BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Trump ya bukaci Iran ta biya diyyar sojojin Amurka da fararen hular da ta kashe
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Litinin 10 ga watan Agustan 2026
Da gaske ne Sarki Sanusi ya faɗi darussa a jami'a? Ga abin da BBC ta gano
BBC ta bincika gaskiyar abin da ya faru, har aka ga tawagar Sarkin a ƙofar shiga wani ɗakin taro a tsangayar koyon aikin shari'a ta jami'ar.
Me Sheikh Jingir ya ce kan takarar Muslim-Muslim da ya janyo masa suka?
A ƙarshen makon nan ne kafar sada zumunta da ma kafafen yada labarai suka ɗauki ɗimi da musayar yawu da cece-kuce kan kalaman da shugaban majalisar malamai ta ƙungiyar Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi dangane da takarar Muslim-Muslim.
Ko Najeriya na da damar zuwa Gasar Kofin Duniya ta mata bayan shan kashi?
Shan kashi da Najeriya ta yi a hannun tawagar mata ta Kamaru ya ɗasa shakku kan damar da Najeriyar ke da ita ta zuwa Gasar Kofin Duniya ta Mata da za a yi a 2027 a ƙasar Brazil.
Wane ne Mohsen Rezaei sabon shugaban majalisar tsaron Iran?
Sabon shugaban zai taka muhimmiyar rawa wajen tsara yadda Iran za ta tafiyar da rikicinta da Amurka da kuma Isra'ila.
Nawa sojan Najeriya da ke bakin daga zai riƙa karɓa a wata?
Sai dai bayan albashin sojojin, akwai alawus-alawus da ake biyan sojoji a ɓangarori da dama na aikin.
Yadda za ku gane naman mushe in kun gan shi a kasuwa
Mahaucin ya ƙara da cewa da zarar an buɗe nama, gogaggen mahauci da ya gani zai gane cewa dabbar ta mutu.
'Lalurar al'aurata da ba na jin kunyar bayyana ta'
A duniya baki ɗaya, ƙiyasin Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) da aka fitar a shekarar 2024 ya nuna cewa kusan mutum miliyan 846 masu shekaru tsakanin 15 da 49 na ɗauke da cutar ƙurajen ala'aura da ake ɗauka da hanyar jima'ia.
Abianosa de Muñoz: Ƙauye a ƙasar Spain da za a yi dare biyu a rana ɗaya
Ƙauyen Abianosa de Muñoz na ƙasar Spain na shirin fuskantar wani dare na musamman, duk da cewa a yanzu kusan babu mazauna a ƙauyen.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Safe, 05:29, 11 Agusta 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 10 Agusta 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Rana, 13:59, 10 Agusta 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 10 Agusta 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Wasanni
KAI TSAYE, Sai da na amince na maye gurbin Sir Alex a Man United - Mourinho
Wannan shafi ne da ke kawo muku Labaran wasannin BBC Hausa na ranakun 10 - 16 Agusta 2026.
Aston Villa da Roma na son Endrick, Arsenal na tuntuɓar Barcola
Aston Villa na son aron Endrick, yayin da Harry Kane ke shirin tsawaita kwantiraginsa a Munich, ita kuwa Arsenal ta fara tuntuɓar Barcola.
Barcelona ta nace wa Rodri, Romero na son tafiya Arsenal
Barcelona ta ƙara tayi kan Rodri, yayin da Romero ke son tafiya Arsenal, ita kuwa Nottingham Forest na dab da ɗaukar Ousmane Diomande.
Man City ta dage kan Enzo Fernandez, Arsenal na zawarcin Barcola
Manchester City ta dage kan Enzo Fernandez, Arsenal za ta fafata da Manchester United kan Pio Esposito yayin da Liverpool ba ta cimma matsaya ba kan farashin Bradley Barcola.
Arsenal da Man Utd na sa ido kan Elias, Juve za ta karɓi aron Zirkzee
Liverpool ba ta niyyar ɗauko Djed Spence a wannan bazara, Juventus na ƙoƙarin karɓo aron Joshua Zirkzee yayin da Arsenal da Manchester United suka shiga farautar Kaua Elias.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Sabbin sharuɗan da Iran ta gindaya kafin buɗe mashigar Hormuz
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya ce tattaunawar ta shiga zango na ƙarshe amma har yanzu ''ba a cimma matsaya kan buɗe mashigar Hormuz'' ba.
Yaushe ne za a yi kusufin rana na 2026 kuma ta yaya za ku iya ganin sa?
A ranar Laraba 12 ga watan Agusta, wasu sassan duniya za su fuskanci kusufin rana. A wasu yankuna zai zama kusufin gaba ɗaya, a wasu kuma zai zama ɓangare guda.
Abu biyu da ke hana sababbin jaruman Kannywood haskawa
Wannan ne ya sa wasu ke ganin cewa akwai matasan da ke da baiwa ba sa samun cikakkiyar damar da za su nuna kansu.
Shin har yanzu Afirka na goyon bayan Infantino a matsayin shugaban Fifa?
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Afirka har yanzu ba ta ɗauki wani matsayi a hukumance ba, amma ina manyan ƙasashen ƙwallon ƙafa na Afirka suka tsaya kan labarin Infantino?
Mayaƙan Houthi sun kai hari kan matatar man fetur ta Saudiyya
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Lahadi 9 ga watan Agustan 2026.
'Mutum 25 sun mutu, macizai sun sari wasu, mata biyu sun haihu muna wajen masu garkuwa'
Daga cikin waɗanda aka ceto akwai mutum 163 da aka yi garkuwa da su a harin da aka kai kan al'ummomin Woro da Nuku a jihar Kwara a watan Fabrairu, inda aka kashe wasu mutane.
Muna da sharuɗa kafin buɗe mashigar Hormuz - Iran
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Asabar 8 ga watan Agustan 2026.
Bangarori 10 na rayuwa da za su fi samar da ayyukan yi a 2030
Ga wasu wurare 10 da ake tsammanin za su taka rawa wajen samar da ayyukan yi da habbaka tattalin arziki a shekaru masu zuwa.
'Abin da ya sa muke so majalisar Najeriya ta dakatar da hutu'
Wasu gungun yanmajalisar wakilan Najeriya sun buƙaci majalisar tarayya ta dakatar da hutun da take yi domin gudanar da zaman gaggawa kan batutuwa da suka shafi ci gaban kasa.
Mutum 6 da ke kan gaba a neman shugabancin Majalisar Dinkin Duniya
Yayin da wa'adin mulkin Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD), António Guterres, ke ƙaratowa ƙarshe a watan Disamban 2026, hankalin duniya ya fara karkata zuwa ga fafatawar neman wanda zai gaje shi.
Su wane ne Ahlul Baiti, kuma mece ce darajarsu a Musulunci?
Addinin Musulunci ya koyar da nuna soyayya da girmamawa ga Ahlul Baiti kamar yadda ya zo a ayoyin Al'qur'ani da hadisai da dama.
Saudiya, Turkiyya da Pakistan sun ƙulla yarjejeniyar tsaro
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Juma'a 7 ga watan Agustan 2026.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.






























































