BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Wane ne Muhammad Minshawi: "makarancin Qur'ani"mai matuƙar alkunya
An bayyana gidan da ya fito a matsayin "Gidan Kur'ani"; Kakansa, Sheikh (Sayyid), da kakansa, (Tayyib) Al-Minshawi, dukkansu suna daga cikin mashahuran masu karatun kur'ani mai tsarki a kasar Masar,
KAI TSAYE, Sojojin Najeriya sun ce sun ceto mata da yara 360 da aka sace a Borno
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Lahadi 7 ga watan Yunin 2026.
Arsenal da PSG na zawarcin Gibbs,Klopp ba ya son ya yi aikin koci a wata kungiya
Dan wasan Nottingham Forest Morgan Gibbs-White, yana cikin jerin 'yan wasan da Arsenal ke so, amma Gunners na fuskantar hammaya kan Gibbs-White daga Paris St-Germain.
Su-34M: Jirgin yaki kirar Rasha da kasashen Afirka suke rububi
Jirgin Su-34M babban jirgin yaƙi ne na Rasha mai cin dogon zango da aka tsara domin ƙaddamar da hari ta ƙasa da ta sama da ta ruwa da kuma tsaron sararin samaniya.
Yadda 'yan bindiga suka kashe manoma 14 a gonakinsu a Sakkwato
Aƙalla manoma 14 ne suka rasa rayukansu bayan da wasu 'yan bindiga suka kai hare-hare a garuruwa kusan bakwai da ke ƙananan hukumomin Isa da Sabon Birni a jihar Sakkwato.
Iran ta yi barazanar rufe Mashigar Hormuz gaba ɗaya
Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai kan abubuwan da ke faruwa tsakanin Iran da Amurka da Isra'ila da kuma sauran muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Asabar 06/06/2026.
Iyalai 10 mafiya arziki a duniya
Waɗanda ke kan gaba a harkokin kasuwanci manya ne a idon mutane da yawa, kuma ana yanke masu hukunci ne kan dagewar su wajen ci gaba da nuna ɗaukaka ko kuma idan suka gaza yin hakan, saboda ana masu Kallon fitattu da suka kai ƙololuwar shahara.
Atiku da Kwankwaso: Abokan tafiyar siyasa da suka raba gari
A watannin baya ne magoya bayan ɓangarorin biyu suka fara murna bayan jagororin siyasar biyu sun dunƙule a jam'iyyar ADC domin fuskantar APC, amma sai auren ya ƙi daɗi, inda suka rabu bayan lokaci kaɗan.
Dalilin da ya sa Kim Jong Un bai taɓa magana game da mahaifiyarsa ba
‘Yan Koriya ta Arewa kaɗan ne suka san mahaifiyar Kim Jung Un, domin asalinta na iya jefa halascin mulkin ƙasar cikin haɗari.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Yamma, 19:29, 7 Yuni 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 7 Yuni 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 7 Yuni 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 6 Yuni 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Wasanni
KAI TSAYE, Brighton ta ɗauki ɗan Najeriya Yohanna kan sama da fam miliyan 21
Wannan shafi ne da zai ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga Litinin 01 zuwa Lahadi 07 ga watan Yunin 2026.
Dodannin raga – Ƴanwasan da ake sa ran za su fi zura ƙwallo a 2026
BBC ta yi duba na tsanaki kan siffofin waɗanda za su iya lashe takalmin zinare a gasar cin kofin duniya a 2026 da waɗanda za su yi takara.
Fitatttun ƴan Afirka da za su buga Gasar Kofin Duniya ta 2026
Za a buga gasar kofin duniya a karon farko tsakanin ƙasashe 48, har da 10 daga nahiyar Afirka. BBC ta haɗa bayani kan dukkan ƴan wasan da aka gayyata.
Duk abin da ya kamata ku sani kan Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026
Wani babban sauyi da aka samu a gasar ta 2026 shi ne ƙarin yawan ƙasashen da za su fafata zuwa 48.
Wa ya fi tsufa da ƙuruciya da za su buga gasar cin kofin duniya 2026
BBC Sport ta duba sunayen ƴan wasan da za su buga gasar kofin duniya a 2026 ta kuma fitar da masu shekarun haihuwa da yawa da matasan da za su kara da sauran kididdiga a gasar.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
''Ba a yi adalci in aka ce matsalar tsaro ta taɓarɓare a mulkin Tinubu ba''
A cewar wani mai magana da yawun shugaba Tinubu, duk da cewa da gaske ana samun garkuwa da mutane, to amma lamarin bai kai yadda aka gani kafin hawansa karagar mulki a shekarar 2023 ba.
Dalilai uku da suka sa hare-hare ƴan bindiga ke ta'azzara a kudancin Najeriya
A farkon wannan shekarar ne aka ɗaure Simon Ekpa a ƙasar Finland saboda kama shi da laifin ta'addanci.
Ana sa ran mutum miliyan 20 za su halarci jana'izar Khamenei
A lokacin yaƙin, an dage jana'izar zuwa lokacin da ya dace, amma ba a bayyana wata rana ba duk da cewa bayan tsagaita wuta an fara maganar shirye-shiryen jana'izar.
Wane ne Iyad Ag Ghaly da gwamnatin Mali ta sa tukwicin dala miliyan 3.5 ga wanda ya samo shi?
A ranar Alhamis ne hukumomin Mali suka sanar cewa za su bayar da tukwicin Cefa biliyan biyu kwatankwacin dala miliyan uku da rabi ga duk wanda ya taimaka wajen kama Iyad Ag Ghaly, jagoran ƙungiyar masu iƙrarin jihadi ta Sahel, JNIM, tare da wasu daga cikin abokan haɗin gwiwarsa bisa zargin ta'addanci.
Yadda aka sace ɗalibai sama da 2,000 a Najeriya tsakanin 2014 zuwa 2026
Ana fara buɗe ido da garkuwa da ɗalibai ƴan makaranta ne a zamanin tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan, inda mayaƙan Boko Haram suka sace ƴan makarantar Chibok.
Yadda ƴan bindigan da suka sace mata da ƴaƴan sarki a Kwara
Wasu 'yan bindiga sun kai samame rigar sarkin Fulani da ke gefen garin Lafiyagi, shalkwatar karamar hukumar Edun ta jihar Kwara, inda suka sace dan sarkin Fulanin da matansa biyu masu dauke da goyon jarirai, ciki har da jaririn da bai kai wata guda da haihuwa ba.
Babu amfani na gana da Zelensky - Vladimir Putin
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Juma'a 05/06/2026.
Trump ya caccaki Majalisar dokokin Amurka kan dokar hana shi yaƙar Iran
Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai kai-tsaye kan abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Alhamis 04/06/2026.
Alamu na nuna Kim Jong Un na shirya ƴarsa domin ta gaje shi
Yarinyar shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong Un na cigaba da jan hankali, musamman ganin yadda take gudanar da rayuwar ƙasaita. Sai dai irin shigar da take yi da irin rayuwar da take yi, sai ake kallon Kim Ju Ae ta fara kama hanyar zama wadda za ta maye gurbin shugaban mai cikakken iko.
Ta yaya za mu daina cin abinci fiye da ƙima?
Masana sun ce babban abin da ya fi dacewa mutum ya yi shi ne fahimtar lokacin da yake jin yunwa, tare da fahimtar lokacin da ya fi dacewa ya ci abinci.
Ƙasashen da suka taimaka wa Najeriya da waɗanda suka goyi bayan Biyafara a yaƙin basasa
Wasu ƙasashen Afirka da Turai da ma sauran sassan duniya sun tsoma kansu ciki ta hanyar karkata wani ɓangare, musamman ta hanyar bayar da agajin kayan soji ko tallafi ko kuma diflomasiyya.
Ko ana kama ƴan bindiga masu neman kuɗin fansa ta waya a Najeriya?
Ko a baya-bayan nan wasu ƴan bindiga sun sace wani tsohon babban jami'in sojan Najeriya, kuma rahotannin kafofin yaɗa labarai na cikin gida sun bayyana cewa waɗanda suka sace shi sun gabatar da buƙatunsu ta hanyar wayar tarho.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.






























































